News
Gwamnatin Nigeria ta dakatar da shirin idan mikiya
Gwamnatin Nigeria ta dakatar da shirinnan Mai farin jini Mai suna idan Nikita
Shirin da gidajen vision fm ke gabatarwa a duk ranakun aiki tare da tashar farin wataº
Shirin da alummar Nigeria dama wasu kasashe ke jin dadin haskashi
A cewar shugaban gidan redion vision FM Umar faruk yace har yanzu baisan dalilin dakatar da shirin ba
Advertisements
-
News3 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News5 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
