Connect with us

News

Shugaba Tinubu Na Shirin Sake Turawa Majalissar Dattawa Sunayen Ministoci Kashi Na Biyu

Published

on

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tunibu

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

Muddin ba wani sauyi aka samu ba, a yau ne shugaban kasa Bola Tinubu zai aike da sabbin jerin sunayen ministocinsa ga majalisar dattawa domin tantance su.

Advertisement

Bayanai sunce sunayen zasu je majalissar da sanyin safiyar yau yayin da ake sa ran za a karanta sunayen sabbin rukunin ministocin a zauren majalisar a yau.

Cire tallafin mai: NLC ta fara zanga-zanga a Kano

Majiyar majalisar dattawa ta bayyanawa jaridar Punch cewa a yau ne za a kammala tantance mutane 28 da aka da aka aike da sunayensu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending