News
Shugaba Tinubu Na Shirin Sake Turawa Majalissar Dattawa Sunayen Ministoci Kashi Na Biyu
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.
Advertisements
Advertisements
Muddin ba wani sauyi aka samu ba, a yau ne shugaban kasa Bola Tinubu zai aike da sabbin jerin sunayen ministocinsa ga majalisar dattawa domin tantance su.
Advertisements
Bayanai sunce sunayen zasu je majalissar da sanyin safiyar yau yayin da ake sa ran za a karanta sunayen sabbin rukunin ministocin a zauren majalisar a yau.
Advertisements
Advertisements
Majiyar majalisar dattawa ta bayyanawa jaridar Punch cewa a yau ne za a kammala tantance mutane 28 da aka da aka aike da sunayensu.
Advertisements
-
News6 days ago
Gwamnatin Kano Ta Umarci Masu Talla Da Masu Sana’ar Jari Bola Su Bar Karkashin Gadar Tal’udu
-
News3 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News3 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
