News
Shugaba Tinubu ya kori ministocin sa 5
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Advertisements
Advertisements
A ranar Laraba ne shugaban kasa Bola Tinubu ya kori ministocinsa biyar.
Advertisements
Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan kafafen sadarwa na zamani, Dada Olusegun, ya fitar ranar Laraba.
Advertisements
Advertisements
Shugaban kasar ya kori Uju-Ken Ohanenye a matsayin ministar harkokin mata; Lola Ade-John a matsayin ministar yawon bude ido; Tahir Mamman a matsayin Ministan Ilimi; Abdullahi Gwarzo a matsayin karamin ministan gidaje da raya birane; da Jamila Ibrahim a matsayin ministar ci gaban matasa.
Advertisements
