Connect with us

News

Shugaba Tinubu ya kori ministocin sa 5

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

Advertisements
Advertisements

A ranar Laraba ne shugaban kasa Bola Tinubu ya kori ministocinsa biyar.

Advertisements

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan kafafen sadarwa na zamani, Dada Olusegun, ya fitar ranar Laraba.

Advertisements
Advertisements

DA DUMI-DUMI :Shugaba Tinubu Ya Soke Ma’aikatu Biyu

Shugaban kasar ya kori Uju-Ken Ohanenye a matsayin ministar harkokin mata; Lola Ade-John a matsayin ministar yawon bude ido; Tahir Mamman a matsayin Ministan Ilimi; Abdullahi Gwarzo a matsayin karamin ministan gidaje da raya birane; da Jamila Ibrahim a matsayin ministar ci gaban matasa.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending