Connect with us

News

Da Ɗumi Ɗuminsa! Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da ɗan majalisar tarayya na NNPP a Kano

Published

on

Muntari Yarima Tarauni
Advertisements
ads

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

 

 

Kotun Daukaka ƙara dake zaman ta a birnin tarayya Abuja, ta tabbatar wa da ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar Tarauni Hon Mukhtar Umar Yarima na jam’iyyar NNPP kujerar sa.

 

Advertisement

Abba Kabir Yusuf ya kafa hujja 43 kan zaɓen Kano a ƙarar da ya ɗaukaka

 

Wanda a baya dai Ɗan majalisar tarayya na ƙaramar hukumar Tarauni Hon Hafizu kawu na jam’iyyar APC ya kalubalanci zaɓen da aka gudanar a kotun sauraren kararrakin zaɓe a jihar kano.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending