Sports
AFCON 2023: Hasashe Ya Nuna Nijeriya Ce Za Ta Lashe Gasar Cin Kofin Afirika Ta Bana
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Wani hasashe da na’urar Opta tayi ya aza Nijeriya kan gaba a cikin jerin kasashen da suka fi damar lashe gasar AFCON ta bana da ake fafatawa a kasar Cote de’Voire.
Hakan ya faru ne bayan da aka fitar da manyan kasashe irinsu Senegal da Morocco daga gasar kamar yadda Opta supercomputer ta bayyana.
An bayyana Nijeriya a matsayin wadda keda kaso 28.8% na damar lashe kofin,inda take shirin karawa da Angola wasan kusa da na karshe a ranar Juma’a.
Advertisements
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
