Connect with us

Sports

AFCON 2023: Hasashe Ya Nuna Nijeriya Ce Za Ta Lashe Gasar Cin Kofin Afirika Ta Bana

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

Wani hasashe da na’urar Opta tayi ya aza Nijeriya kan gaba a cikin jerin kasashen da suka fi damar lashe gasar AFCON ta bana da ake fafatawa a kasar Cote de’Voire.

Hakan ya faru ne bayan da aka fitar da manyan kasashe irinsu Senegal da Morocco daga gasar kamar yadda Opta supercomputer ta bayyana.

Advertisement

Kashi 81 cikin ɗari na ma’aikatan Najeriya ba su da amfani’

An bayyana Nijeriya a matsayin wadda keda kaso 28.8% na damar lashe kofin,inda take shirin karawa da Angola wasan kusa da na karshe a ranar Juma’a.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending