Connect with us

News

Wasu ‘yan bindiga sun harbe wani Mai  POS 

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

Wasu ‘yan bindiga da ke kan babura sun kashe wani mutum mai suna Mutiu Salako,  POS a Oke Lantoro a Abeokuta jihar Ogun.

Advertisement

DAILY POST ta ruwaito cewa lamarin ya faru ne da karfe 6 na yammacin ranar Lahadi.

Yadda ‘Yan ta’adda 200 suka yi wa sojoji diran bazata a sanasanin Faskari

Wani sako da aka watsa ta WhatsApp da ke fadakar da jama’a game da lamarin ina aka  danganta harin da kisan gilla mai alaka da kungiyar asiri.

Advertisement

Amma mai magana da yawun ‘yan sandan, Omolola Odutola, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Litinin a matsayin wani lamari na yunkurin yin fashi da makami.

Odutola ya ce, ‘yan sanda a lokacin da suka kai samame yankin da aka aikata laifin, sun kama wasu mutane uku da ake zargi.

Advertisement

Wasu ‘yan bindiga biyu a kan babur sun harbe Mutiu Salako, ma’aikacin PoS wanda daga baya ya mutu a asibiti. Ba batun kisan ’yan kungiyar asiri ba ne, kamar yadda ake hasashe, amma an kama yunkurin kisan kai da wasu mutane uku da ake zargi bayan farmakin da ‘yan sanda suka kai yankin.”

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending