Connect with us

News

Gwamnan Jihar Edo Godwin Obaseki Ya Sanar Da Dage Ranakun Komawa Makarantu A Fadin Jihar

Published

on

1725797956156

DAGA KABIR BASIRU FULATAN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnatin Jihar Edo dake yankin kudu maso kudancin ƙasar nan tabi Sahun Takwararta Jihar Kano na dage Komawa Makarantun Primary da Secondary da za,ayi a Ranar Litinin dinnnan.

 

Advertisement

BBC Hausa ta rawaito gwamnatin jihar ta sanar da dakatar da komawa makarantun har sai abin da hali ya yi sakamakon ƙarin farashin litar man fetur.

 

Advertisement

Cikin sanarwar da matakin babban sakataren ma’aikatar ilimin ta jihar, Ojo Akin-Longe, ya fitar ranar Asabar, ya ce matakin ya zama wajibi sakamakon halin da iyayen Yara ke ciki bayan ƙarin kuɗin man fetur da wasu ƙarin matsaloli.

 

Advertisement

Jaridar Inda ranka ta rawaito cewa wannan ya biyo bayan Karin farashin litar Man Fetur da Gwamnatin Tarayya tayi Kasa da mako guda.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending