News
DA DUMI DUMI : Gwamnatin Jihar Kano Ta Ayyana Ranar Bikin Hutun Takutaha
DAGA KABIR BASIRU FULATAN
Gwamnatin jihar Kano dake Arewa maso yammacin Najeriya ta ayyana ranar Litinin 23 ga watan Satumba a matsayin ranar hutun bikin Takutaha.
Cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun, babban sakataren Gwamnatin Abba Danguguwa da shugaban ma’aikatan gwamnati, ta ce za’ayi taron ne domin tunawa da ranar 7 ga wata domin maulidin manzon Allah.
Ya ce Jama’ar Kano na murnar ranar a dukkanin irin wannan rana ta Takutaha.
Takutaha, wani biki ne na tarihi da aka yi shi tsawon shekaru aru-aru domin tunawa da ranar da akayi suanan Fiyayyen Halitta Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallam S A W.
Nigerian Tracker
-
News6 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News2 days ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
