Connect with us

News

DA DUMI DUMI : Gwamnatin Jihar Kano Ta Ayyana Ranar Bikin Hutun Takutaha 

Published

on

DAGA KABIR BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

Gwamnatin jihar Kano dake Arewa maso yammacin Najeriya ta ayyana ranar Litinin 23 ga watan Satumba a matsayin ranar hutun bikin Takutaha.

Advertisement

Cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun, babban sakataren Gwamnatin Abba Danguguwa da shugaban ma’aikatan gwamnati, ta ce za’ayi taron ne domin tunawa da ranar 7 ga wata domin  maulidin manzon Allah.

Ya ce Jama’ar Kano na murnar ranar a dukkanin irin wannan rana ta Takutaha.

Advertisement

Takutaha, wani biki ne na tarihi da aka yi shi tsawon shekaru aru-aru domin tunawa da ranar da akayi suanan Fiyayyen Halitta Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallam S A W.

Nigerian Tracker

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending