Connect with us

News

INNALILAHI WA INNA ILAHHIRRAJI’UN Allah Ya Yiwa Fitaccen Dan jarida Ahmad Isa Rasuwa

Published

on

1726774047773

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Allah Ya yi wa fitaccen ɗan jaridar nan, da yayi suna wajen karance karancen litttattafan Hausa a kafafen yada labarai Ahmad Isah Koko rasuwa a yau Alhamis.

 

Advertisement

Ahmad Isah ya rasu ne bayan ya yi fama da gajeriyar rashin lafiya Kuma akesaran yi masa jana’iza a gobe Juma’a.

 

Advertisement

 

Marigayin ya shahara da karanta littattafan adabin Hausa a kafafen rediyo, musamman Shirin Rai Dangin Goro.

Advertisement

 

Ya kuma kasance tsohon ma’aikacin Rediyo Najeriya, kuma tsohon shugaban Sashen Hausa na Bond FM.
Muna masa Addu’ar Ubangiji Allah yajikansa da rahama yasa aljannar firdausice makoma.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending