News
DA DUMI-DUMI: Gwamnan Kano ya Sauke Dukkanin Shugabannin Riƙon Ƙananan Hukumomin Jihar 44.
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rusa Shugabannin riko na kananan hukumomi 44.
Sanarwar ta zo ne a yau, Laraba, a daidai lokacin da suka kammala wa’adin watanni shida na sa ido a kan harkokin kananan hukumomi a fadin jihar.
Jaridar Kano Times ta ruwaito cewa can umurci jami’an gudanarwa na riko da su mika al’amuran ga daraktan kula da ma’aikata (DPM) a kananan hukumominsu.
DETAILS SOON
Advertisements
-
News6 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
