Connect with us

News

Zargin Rashawa : Kotu Ta Tura Tsohon Gwamnan Jihar Kogi Yahya Bello Gidan Yari

Published

on

Dalilin Kotu na hana belin Yahaya Bello

DAGA UMAR ABDULLAHI HOTORO

 

 

Kotun tarayya da ke zamanta a Maitama ta ƙi amincewa da belin da tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya nema, inda ta bayar da umarnin a ajiye shi a gidan yarin Kuje.

Mai shari’a Maryann Anineh ta ce an yi gaggawar neman belin Yahya Bello kamar yadda ta bayyana a zaman kotuna.

Yahaya Bello da wasu masu muta ne Biyu wanda suka hadar da Abdulsalami  da Umar Oricha ne suke fuskantar tuhuma kan zargin almundahanar kuɗi naira biliyan 110.4.

Advertisement

Hukumar EFCC ce ta yi ƙarar Yahaya Bello da sauran mutanen kan tuhume-tuhume 16 da suka haɗa cin amana da almundahana kudaden Al’umma.

Sai dai kotun ta bayar da belin sauran waɗanda ake zargi tare da gindayamusu sharadai da wadan suka amshi belinsu.

Daga karshe kotun ta bukaci a cigaba da tsare Yahya Bello har sai lokacin da aka cike ka’idojon beli.

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending