News
Kwankwaso ya samu digirin-digirgir a Jami’ar India
Daga maryam bashir musa
Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya kammala digirin-digirgir, wanda a ka fi sani da PhD, ko Dakta, a Jami’ar Sharda da ke India.
A jiya ne Kwankwaso, tsohon Sanata, ya wallafa a shafinsa na facebook, inda ya nuna godiya ga Allah bisa samun wannan nasara.
Bayanin da Kwankwason ya wallafa ya nuna cewa ya samu digirin ne a fannin fasahar ruwa.
Advertisements
-
News3 days ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
-
News1 day ago
Jami’an NSCDC Sun Cafke Mutane Biyu Da Saniyar Da Ake Zargin Ta Sata Ce A Kano
-
News2 days ago
Gwamnatin Kano Ta Ayyana 1 Ga Satumba A Matsayin Ranar Hutun Bikin Takutaha
