Connect with us

News

Jam’iyyar NDC Ta Tsayar Dan Kwankwaso A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano A Zaɓen 2027

Published

on

IMG 20240326 WA0047

Jam’iyyar NDC ta tabbatar da Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo a matsayin ɗan takararta na gwamnan Kano, tare da Mustapha Rabi’u Kwankwaso a matsayin mataimakin ɗan takarar gwamna a zaɓen 2027.

Masu ruwa da tsaki a jam’iyyar sun bayyana cewa haɗakar Gwarzo da Mustapha Kwankwaso wata dabara ce da za ta ƙarfafa jam’iyyar tare da faɗaɗa karɓuwarta a faɗin Kano.

Advertisement

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

Magoya bayan jam’iyyar sun yi maraba da tikitin, suna mai bayyana cewa zai kawo sabon salo na jagoranci da ci gaba ga jihar Kano.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending