Jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya taya gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, murnar zagayowar ranar haihuwarsa. A cikin sakon taya murna da ya fitar...
Tsohon Gwamnan Kano kuma dan majalisar dattawa a baya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya zargi gwamnatin tarayya da nuna son kai wajen aiwatar da ayyukan raya...
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta bayyana a hukumance cewa ba za ta sake ba wa tsohon ɗan takararta na shugaban ƙasa a zaɓen 2023,...
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil, Jihar Kano, ta ce za ta ba da digirin girmamawa ga wasu fitattun ’yan Najeriya sakamakon...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce duk wanda ke ganin zai wulakanta Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, shi ne zai ƙare da kunyata kansa. Gwamnan...
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam’iyyar NNPP ta rasa kowane irin tasiri a siyasar Najeriya, yana mai cewa jam’iyyar...
Kalaman tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, kan dokar ta-baci da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kafa a Jihar Rivers sun haddasa cece-kuce a fadin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAH Rikicin da ke cikin jam’iyyar NNPP mai mulki a Kano na neman ƙazancewa, inda gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ya fara ƙin...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Jagoran jam’iyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce zaɓen ƙananan hukumomin da jam’iyarsa ta gudanar a Kano tarihi ne ya maimaita...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa kafa jami’ar Northwest da Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Wudil sune...
DAGA MUHAMMAD ZAHRADDIN TUKUNTAWA Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr Rabiu Kwankwaso, ya bayyana cewa zai lashe zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Kwankwaso, wanda shi...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Dan takarar Shugabancin kasar a zaben shekarar 2023 a jam’iyyar New Nigeria People Party (NNPP) na kasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso,...
DAGA SALIM BELLO SALE Kiran goron gayyatar da Shugaban Riƙon APC, Abdullahi Ganduje ya yi wa Gwamna Abba Yusuf na Kano, cewa ya zo ya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Babbar Kotun Majistare da ke Kano ta tsare fitaccen dan siyasar nan, Abdulmajid Dan Bilki Kwamanda kan kalaman batanci da ya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI An kama babban ɗan’adawar nan na jihar Kano Danbilki Kwamanda tare da tasa keyarsa zuwa gidan yari. Jaridar Inda Ranka ta ruwaito...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya yi zargin cewa magajinsa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya raba masarautar Kano...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsofaffin gwamnonin jihar Kano guda biyu, Sanata Rabiu Kwankwaso da magajinsa, Dr Abdullahi Ganduje, sun amince da yin aikin ba da shawara...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Dan takarar kansila a mazabar unguwar tudun wada Ward dake karamar hukumar Gwarzo, Muslim Yunus Abdullahi na taya jagoran tafiyar Kwankwasiyya,...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf na taya jagoran tafiyar Kwankwasiyya, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP kuma jagoran jam’iyyar...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Jam’iyyar NNPP ta yi wa tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku...