Connect with us

News

Muslim Yunus Abdullahi ya taya Sanata Kwankwaso murnar cika shekaru 67 a duniya

Published

on

Muslim Yunus Abdullah

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

Dan takarar kansila a mazabar unguwar tudun wada Ward dake karamar hukumar Gwarzo, Muslim Yunus Abdullahi na taya jagoran tafiyar Kwankwasiyya, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP kuma jagoran jam’iyyar na kasa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

Muslim Yunus Abdullahi ya bayyana Sen. Rabi’u Musa Kwankwaso a matsayin mutum mai aki’ida, jajircewa, hakuri, juriya da hangen nesa.

Advertisement

Wani Mutum Ya Rataye Kansa A Jahar Adamawa Saboda Matsin Rayuwa

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran sa Muhammad muhammad Zahraddin ya aikowa Jaridar Inda Ranka.

 

Advertisement

Ya kara da cewa Akidar ka ta gina dan Adam da kishin talakawa babban abin koyi ne ga dukkan shugabannin wannan zamani

manyan nasarorin da Kwankwaso ya samu na nuni da irin yadda yake nuna rashin son kai da kishin kasa wajen yiwa jiharmu da kasa baki daya hidima a koda yaushe.

Advertisement

Gwamnan ya yi addu’ar Allah ya kara wa Sen. Rabi’u Musa Kwankwaso lafiya da basira domin ya jagoranci magoya bayansa zuwa babban mataki cikin kankanin lokaci da yardar Allah.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending