News
Saudiya ta cafke ‘Yan Nijeirya 20 masu daga hotunan ‘Yan siyasa a dakin ka’aba
Daga Khadija abdullahi muhmd
Hukumomi a kasar Saudiyya, sun cafke mutane 20, da aka kama su na daga Hotunan Bola Tinubu da sauran wasu ‘Yan siyasan Nijeriya a gaban dakin Ka’aba, a cewar hukumomin za a hukuntasu.
Majiyar ya cigaba da bidikkin yace a yanzu haka suna hannun mahukunta kasar, karkashin jami’an kasar karkashin kulawar askarawa a domin gurfanar dasu gaban kotu tare da yanke masu hukunci dai-dai da abinda suka aikata, majiyar kuma ya cigaba da cewa babu shakka zasu kwashi kwashin su a hannu.
Jaridar Alfijir ta kuma jiyo cewa, hukumomin sunce Sam baza su laminci ire-iren wadannan abubuwan da ‘Yan Nijeriya suke ba, a domin yin wani Abu na daban a cikin kasar su ba, domin kuwa wannan sabon wani Abu me dasu ba Susan da shi ba.”
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
