Connect with us

News

Za mu gabatar da Magu gaban kotu nan gaba – Ministan ‘yansanda

Published

on

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

 

Ministan harkokin ‘yan sanda, Mohammed Maigari Dingyadi, ya ce mukaddashin shugaban hukumar EFCC Ibrahim Magu zai gurfana gaban kotu ne kawai idan an kawo rahoton binciken da ake gudanarwa a kan shi da mai shari’a Justice Ayo Salami-led ke jagoranta.

Advertisements
Advertisements

Zaɓen Fidda-gwani: Tawagar kamfe ɗin Osinbajo ta ƙaryata labarin sama wa wakilan zaɓe 7,000 masauki

Advertisements

Ya bayyana haka ne a jiya ya yin taron ministoci na mako-mako wanda tawagar ‘yada labarai na shugabancin Najeriya a Abuja.

Advertisements
Advertisements

A watan Yulin 2020, shugaba Muhammadu Buhari ya kafa wata tawaga da za ta gudanar da bincike kan zarge-zargen da ake yi wa Magu, biyo bayan koken da Antoni Janar na kasa ya shigar Abubakar Malami.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending