News
Hajjin 2022: Alhazan India za su sayi jakankuna da kuɗin su
Daga yasir sani Abdullah
Kwamitin Shirin aikin Hajji na ƙasar India ya sanar da Maniyyata ƙasar cewa gwamnatin ƙasar ba za ta iya ba su jakankunan zuba kaya ba, sakamakon hidimomi da su ka yi yawa.
Sai dai kuma kwa irin yace iya alhazan ya kin Ladakh ne, da wasu yankuna ƙasar ba za su samu jakankunan na kyauta daga ƙasar ba.
Kwamitin ya yi bayanin cewa maniyyatan za su sayi jakankunan ne guda biyu-biyu masu tsayin inci 56, faɗi inci 28 tudu kuma inci 18.
Kwamitin ya ƙara da cewa rashin bin waɗannan ƙa’idoji zai iya haifar da matsala a shirin ƙasar na yin aikin Hajji mai cike da nasara.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
