News
Jiha 12 sun kaɗa ƙuri’unsu zuwa yanzu APC
Daga maryam bashir musa
Wakilai daga jihohi 12 ne suka kaɗa ƙuri’unsu zuwa yanzu yayin da jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ke ƙoƙarin zaɓar ɗan takararta na shugaan ƙasa a zaɓen 2023 mai zuwa.
Buhari ya roƙi ‘yan Najeriya ‘kada ku ƙyale PDP ta mayar da Najeriya baya’.
Jihohin su ne Abiya da Kano da Adamawa da Katsina da Delta da Cross River da Osun da Ogun da Borno da Neja.
Sauran su ne Binuwai da Nasarawa da Bauchi.
Yawan daliget ɗin da suka jefa ƙuri’a
Abiya 50
Adamawa 62
Cross River 54
Delta 73
Ogun 60
Osun 90
Neja 75
Binuwai 64
Bauchi 55
Borno 81
Katsina 102
Nasarawa 39
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
