Connect with us

News

Saudiyya Ta Kara Wa Najeriya Wa’adin Jigilar Aikin Hajji

Published

on

Daga Khadija Abdullahi Mahmud 

 

 

 

 

Gwamnatin Kasar Saudiyya ta kara wa Najeriya wa’adin kammala jigilar maniyyata domin gudanar da aikin Hajji a bana.

Advertisement

Wata sanarwa da Hukumar Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON) ta fitar ranar Laraba, ta bayyana cewa kara wa’adin da Saudiyan ta yi zai ba da damar kwashe sauran maniyatan Najeriya da a baya ba ta samu kaiwa Kasa Mai Tsarki ba.

Karin bayani na tafe.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending