Connect with us

News

Karancin man Fetur a Kamaru ya tilasta wa kungiyar direbobi jingine ayyukanta

Published

on

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

Shugaban kungiyar direbobin motocin haya a Kamaru Ibrahim Yaya, ya ce karancin man fetur ya tilasta wa ‘ya’yan kungiyar jingine ayyukansu.

Advertisement

A wata sanarwa da Ministan makamashin kasar ya fitar ranar Litinin ya yi alkawarin kawo man cikin ‘yan kwanaki masu zuwa.

Mista Essomba ya yi bayanin cewa karancin man ya faru ne sakakamon karuwar kudin tallafin man da gwamnati ke biya saboda tashin farashin man a kasuwar duniya.

Advertisement

Inda ya ce gwamnati na bukatar isasshen lokaci domin tara kudin da za ta iya biyan tallafin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending