Sports
AFCON 2021: Nijeriya ta doke Masar 1-0
Daga kabiru basiru fulatan
Advertisements
Advertisements
Tawogar Ƙwallon Ƙafar Nijeriya mai suna Super Eagles ta doke takwararta ta Masar, wacce a ka fi sani da Egypt, da ci ɗaya mai ban haushi a gasar cin kofin kwallon ƙafa na Afirka na 2021.
Advertisements
Tun a minti na 30 ne dai ɗan wasan gaban Super Eagles ɗin, Kelechi Ihenacho ya jefa ƙwallon a ragar tawogar ƙwallon ƙafar Masar, wacce a ke kira ‘The Pharoahs’ a karawa ta farko a rukunin D.
Advertisements
Advertisements
Advertisements
-
Uncategorized7 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News6 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News2 days ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
