Sports
AFCON 2021: Nijeriya ta doke Masar 1-0
Daga kabiru basiru fulatan
Tawogar Ƙwallon Ƙafar Nijeriya mai suna Super Eagles ta doke takwararta ta Masar, wacce a ka fi sani da Egypt, da ci ɗaya mai ban haushi a gasar cin kofin kwallon ƙafa na Afirka na 2021.
Tun a minti na 30 ne dai ɗan wasan gaban Super Eagles ɗin, Kelechi Ihenacho ya jefa ƙwallon a ragar tawogar ƙwallon ƙafar Masar, wacce a ke kira ‘The Pharoahs’ a karawa ta farko a rukunin D.
Advertisements
-
News6 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News2 days ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News7 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
