Connect with us

News

Nasarar da Adeleke ya samu babban darasi ne ga APC — Adamu

Published

on

DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD 

 

 

 

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya ce kayen da jam’iyyar ta sha a zaben gwamnan jihar Osun a ranar 16 ga watan Yuli zai zama darasi ga jam’iyyar gabanin zaben 2023.

An Kara Farashin Fetur Daga N165 A Najeriya

Advertisement

DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa dan takarar jam’iyyar People’s Democratic Party, Ademola Adeleke, ya doke gwamna mai ci kuma dan takarar jam’iyyar APC, Gboyega Oyetola, a zaben gwamnan jihar da aka gudanar a ranar 16 ga watan Yuli.

 

Da yake magana a wata hira da Sashen Hausa na BBC, Mista Adamu ya ce bayan shan kayen da aka yi, ya bayyana cewa akwai rikici a jam’iyyar.

 

Don haka Adamu ya yi kira ga ‘ya’yan jam’iyyar da su ka ji haushin su da su zage damtse domin ganin jam’iyyar ta samu nasara a zaben 2023 mai zuwa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending