News
KISHIN KASA: Kasashe biyu sun mun tayin zama dan kasar su, Amma naki – Pantami
KISHIN KASA: Kasashe biyu sun mun tayin zama dan kasar su, Amma naki – Pantami
Ministan ya bayyana hakan ne a ranar Litinin a wata lacca da yake gabatarwa lokaci zuwa lokaci. “Na hana ‘ya yana su karba domin munaso mu gyara kasar, idon ‘yan kasa na guduwa Najeriya ba zata gyaru ba ba, haka muke fahimtar addini.” Inji shi
“Mutane 10 da suka halarci taron, zai yi wahala mutum 9 su samu tikitin suki karba,” in ji shi.
Da yake tsokaci kan NIN, Shehin Malamin ya ce bayan shekaru biyu da shigar sa ofis ya gabatar hada layi da katin dan kasa. “Amma wayanda suke aikata ta’addanci bai musu dadi ba, har rubutu suka buga na cewar duk inda aka ganni a kashe ni, ban fasa wa’azi ba, ban janye dokar bae.”
Source: jaridar indaranka
-
Uncategorized6 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News5 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News1 day ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
