News
Ɗan makaranta ya harbe ɗan ajinsu kafin ya kashe kansa
Daga Usman Abdullahi jibiri Ngurun Yobe
Advertisements
Advertisements
Wani ɗan makaranta mai shekara 16 a Afirka ta Kudu ya harbe ɗan ajinsu biyo bayan wata rigima tsakaninsu, inda daga baya ya kashe kan sa.
Yaran suna mataki na 10 a Sakandaren Lesiba da ke Daveyton.
Hukumomi sun ce an yi harbin ne ranar Laraba yayin da aka koma sabon zangon karatu.
‘Yan sanda na gudanar da bincike kan lamarin kuma an tura jami’an kula da lalurar ƙwaƙwalwa da zimmar duba lafiyar waɗanda abin ya ritsa da su.
Advertisements
Advertisements
-
Uncategorized7 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News6 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News2 days ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
