Connect with us

News

Kungiyar ASUU Reshen Jami’ar KUST Wudil Za ta Tsunduma Yajin Aiki

Published

on

FB IMG 16428291700719877
Spread the love

Daga Yasir sani Abdullah

 

 

Advertisement

Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa ASUU reshen jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Wudil ta shirya shiga yajin aiki daga yanzu zuwa kowanne lokaci.

Shugaban kungiyar ta ASUU, Malam Muhammad Sani Gaya ne ya sanar da hakan yayin tattaunawa da jaridar Daily News 24 a ranar Juma’a.

Malam Muhammad Gaya ya ce zasu shiga yajin aikin ne saboda rashin biyansu alawus-alawus.

Advertisement

Kungiyar ta ce zasu fara yajin aikin ne da zarar sun samu amincewa daga uwar kungiyar ta kasa.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *