Connect with us

News

Da gaske an samu sauyi a noman masara a Najeriya?

Published

on

Screenshot 20220219 092752
Spread the love

Kungiyar manoman masara ta Najeriya ta ce an samu gagarumin sauyi a yadda ake noman masara a kasar a karkashin shirin gwamnatin kasar na ba da rance don noman na masara.

Kungiyar ta ce sabanin yadda a baya manoma kan karbi rancen kayan noman amma su ki biya, a yanzu manoman da kansu suke kiran jami’an da za su karbi bashin da ake binsu bayan sun yi girbi.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *