News
Saudiyya ta ɗage haramcin hana ƴan Najeriya shiga ƙasarta
Daga Muhammad Muhammad Zahraddin
Gwamnatin Saudiyya ta ɗage haramcin hanawa ƴan Najeriya shiga ƙasarta saboda annobar korona.
Matakin ya shafi ƙasashen Afghanistan da Afirka Ta Kudu da Namibia da Botswana da Zimbabwe da Lesotho da Eswatini da Mozambique da Malawi da Mauritius da Zambia da Madagascar da Angola da Seychelles da Comoros da kuma Ethiopia, kamar yadda shafin hukumomin da ke kula da Masallatai biyu masu daraja na Makkah da Madina ya bayyana.
Wannan na zuwa bayan sanar da ɗage dakatar da Umrah, shekara biyu bayan dakatar da aikin Ibadar saboda annobar korona
-
Uncategorized6 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News5 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News1 day ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
