News
DA ƊUMI-ƊUMI: Sakataren APC na ƙasa ya yi murabus
Daga yasir sani abdullahi
Rikicin jam’iya mai mulki ta APC ya ƙara ta’azzara bayan da Sakataren riƙo na jam’iyar na ƙasa, Sanata John James Akpanudoedehe ya ajiye muƙaminsa.
Jaridar The Nation ta jiyo cewa Sakataren ya mika takardar ajiye aikin nasa ne ga sabon shugaban kwamitin riƙo na jam’iyar, Gwamna Abubakar Sani Bello yayin ganawa ta kullum-kullum a Sakateriyar jam’iyar a yau Talata.
Advertisements
-
News4 days ago
Hukumar Kula Da Harkokin Shari’a Ta Tilasta Wa Alƙali Ritaya Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Naira 250,000 A Kano
-
News5 days ago
Jigawa: Sama da Gine-gine 200 Sun Lalace Sakamakon Iska Da Ruwan Sama Mai Ƙarfi
-
News5 days ago
Wasu Fusatattun Matasa Sun Hallaka Wani Mutum Tare Da Kona Gawarsa Kan Zargin Satar Babur A Kano
