Connect with us

News

An kashe ɗaruruwan ƴan Boko Haram a Tafkin Chadi

Published

on

Daga idriss Hussaini Nguru

Aƙalla mayaƙan Boko Haram 300 aka kashe a yankin Tafkin Chadi a farmakin da dakarun hadin guiwa na rundunar MNJTF suka kai.

Advertisements
Advertisements

Dakarun MNJTF sun ƙunshi na Kamaru Chadi da nijar da Najeriya da Benin.

Jaridar ƙasar Chadi mai zaman kanta ta Tchad Infos ambato kakakin rundunar Kamaudeen Adegoke yana cewa an kashe mayakan na Boko Haram ne a farmaki 30 da aka kai masu a makwannin baya bayan nan.

Ya ƙara da cewa mayaƙa sama da 52,000 da iyalansu suka miƙa wuya ga rundunar MNJTF.

Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending