News
Tsoron Atiku yasa APC na son barin ‘yan Arewa tsayawa takarar shugaban kasa
Daga yasir sani Abdullah
Yayin da ake saura makwanni 2 a yi zaben fidda gwani na dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, har yanzu jam’iyyar ta ki bayyana matsayinta kan tsarin karba-karba.
Binciken da Punch tayi ya nuna cewa, APC na tsoron Atiku zai iya lashe tikitin takarar shugaban kasa na PDP dan hakane ma take son itama ta baiwa kowa damar tsayawa takarar.
Advertisements
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
