News
Jami’an EFCC sun yi awon gaba da wasu da ake zargi da sayen ƙuri’u a Ekiti
Daga nazifi Bala idris
Hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC ta kama wasu mutane da ake zargi da sayen ƙuri’u a yayin zaɓen gwamnan Ekiti.
Advertisements
Advertisements
Tun da safiyar yau dama wasu daga cikin masu jefa ƙuri’a sun ta kokawa kan yadda suka ce ake sayen ƙuri’u a wasu rumfuna zaɓe.
Wani bidiyo da gidan talabijin na Channels ya wallafa a shafinsa na Twitter ya nuna yadda jami’an EFCC suka yi dirar mikiya a wata rumfar zaɓe inda suka yi awon gaba da wasu.
Advertisements
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
