Connect with us

News

Hajjin bana: An kai raguna 50,000 daga Afirka zuwa Saudiya domin yin hadaya

Published

on

Dag Muhamad Muhammad zahraddin

 

 

 

Ƙasar Saudi Arebiya ta sanar da saukar jirgin ruwa ɗauke da raguna 50,000 daga nahiyar Afirka.

An kama ɗan Chinan da ke tozarta yaran Afirka a bidiyo

Advertisement

 

Shirin ‘Kingdom of Saudi Arabia Project for Utilization of Hady & Adahi’ ne ya sanar da isowar ragunan zuwa gaɓar ‘Islamic Port’ a birnin Jeddah.

 

Sanarwar ta ce za a yi amfani da ragunan ne domin yin hadaya, wacce rukuni ce a cikin rukunnan aikin Hajji.

 

Daily Nigerian Hausa ta tuna cewa a watan da ya gabata ne wani jirgin ruwa, ɗauke da dubban raguna, ya nitse a teku a yankin Sudan.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending