Connect with us

News

Yan Najeriya na kokawa kan matsananciyar tsadar man diesel a arewacin kasar

Published

on

 

Daga Usman Abdullahi jibirin

 

 

Masu masana’antu a Najeriya na ci gaba da kokawa kan matsananciyar tsadar man diesel, inda a yanzu farashin litar ya zarce Naira dari takwas. Masu masana’antun na kokawa ne bayan da kungiyar masu hada-hadar man diesel a kasar suka yi hasashen cewar kowace litar mai na iya kaiwa Naira dubu da dari biyar nan gaba kadan.

A cikin wannan shekara ce Shugaba Muhammadu Buhari wanda ke kare matakin da gwamnatin sa ta dauka na bijirewa shawarar Hukumar Bada Lamuni ta Duniya wato IMF wajen cire tallafin man fetur a kasar, ya ce halin da wasu kasashe suka tsinci kan su sakamakon cire tallafin man fetur, izina ce ga Najeriya.

Advertisement

Wakilinmu na Kano Abubakar Abdulkadir Dangambo ya yi nazari game da wannan batu ga kuma rahoton da ya aiko mana.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending