Connect with us

News

Za a ba wa kamfanonin layukan sadarwa a Najeriya wa’adin kwana 30 don shawo kan matsalolin kwastomoninsu

Published

on

Layuka

 

Daga Khadija Abdullahi Mahmud

 

 

 

 

Advertisement

Hukumar Sadarwa ta Najeriya ta shirya ba wa kamfanonin sadarwa a kasar wa’adin kwanaki 30 don shawo kan duk wasu matsaloli da masu amfani da layuka da sauran hanyoyin sadarwa ke fama da su.

 

A cewar hukumar, idan mai amfani da layi ya mika ƙorafinsa amma aka ƙi a saurare shi, zai iya sanar da ita bayan kwanaki 30, inda ita kuma za ta dauki matakin da ya dace.

Gwamnatin Najeriya za ta ɗauki mutum miliyan ɗaya aikin ƙidaya

An dai bayyana hakan ne cikin wani sabon daftarin dokokin ayyuka na hukumar da aka ɗora a shafinta na Internet.

 

Advertisement

Masu amfani da wayoyin hannu a Najeriya dai sun jima suna ƙorafi kan yadda kamfanonin layuka a ƙasar ke nuna halin ko in kula da ƙorafe-ƙorafensu.

 

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending