Sports
Za a binciki yadda aka zura ƙwallaye 187 a wasanni biyu kacal a Saliyo
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Saliyo ta ƙaddamar da bincike bayan an ci ƙwallaye ɗari da tamanin da bakwai a gasar wasan kwalon kafar kasar a wasanni biyun farko da aka buga.
Hukumar ƙwallon ta ce za ta bincki jami’ai da ƴan wasa kan yadda aka yi har ƙungiyar Gulf FC ta ɗura wa Koquima Lebanon ƙwallaye 91 da 1 yayin da kuma Kahula Rangers ta yi wa Lumbenbu United ruwan ƙwallaye har 95 ba ko daya.
Idan har aka tabbatar da sahihancin kwallaye da aka zura, wasan zai kasance wanda aka fi zura kwallaye a cikinsa a tarihin ƙwallon ƙafa a duniya
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
