Connect with us

News

Ƴan bindiga sun ɗauke jaruman Nollywood 2 a Enugu

Published

on

 

Daga khadijah Abdullahi muhmd

 

 

 

 

Advertisement

Rahotanni na nuni da cewa wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da jaruman masana’antar finafinai ta Nollywood, kuma mambobi a Ƙungiyar Jaruman Fim ta Ƙasa, AGN, Cynthia Okereke da Clemson Cornel, wanda a ka fi sani da Agbogidi a Jihar Enugu.

Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Sanar Da Ƴan Ta’adda Cewa Karshen Su Ya Zo

Daraktar yaɗa labaran ƙungiyar, Monalisa Chinda ce ta bayyana hakan a wata sanarwar da ta fitar a jiya Juma’a.

 

Bayan da ta yi kira ga jami’an tsaro da su gaggauta kuɓutar da jaruman, Chinda ta kuma ce Shugaban AGN, Ejezie Emeka Rollas ya umarci jaruman masana’antar da su dena zuwa wajen jihar ɗaukar fim har sai sun samu tsakiyar jami’an tsaro.

 

Advertisement

 

Daily Nigeria

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending