News
Ƴan bindiga sun ɗauke jaruman Nollywood 2 a Enugu
Daga khadijah Abdullahi muhmd
Rahotanni na nuni da cewa wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da jaruman masana’antar finafinai ta Nollywood, kuma mambobi a Ƙungiyar Jaruman Fim ta Ƙasa, AGN, Cynthia Okereke da Clemson Cornel, wanda a ka fi sani da Agbogidi a Jihar Enugu.
Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Sanar Da Ƴan Ta’adda Cewa Karshen Su Ya Zo
Daraktar yaɗa labaran ƙungiyar, Monalisa Chinda ce ta bayyana hakan a wata sanarwar da ta fitar a jiya Juma’a.
Bayan da ta yi kira ga jami’an tsaro da su gaggauta kuɓutar da jaruman, Chinda ta kuma ce Shugaban AGN, Ejezie Emeka Rollas ya umarci jaruman masana’antar da su dena zuwa wajen jihar ɗaukar fim har sai sun samu tsakiyar jami’an tsaro.
Daily Nigeria
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
