Connect with us

News

Haziƙar yarinya ƴar shekara 11 ta samu tallafin karatu daga Bankin Duniya

Published

on

DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD 

 

 

 

Yarinya ƴar asalin jihar Kano mai shekaru 11, Saratu Garba Dan’Azumi, wacce take da baiwar lissafi, ta sami tallafin karatu daga Bankin Duniya, karkashin shirin AGILE.

 

Advertisement

Yarinyar wacce take aji 4 a firamare, ta dai na zuwa makaranta shekara ɗaya da ta wuce, ta ce ta sami damar iya lissafin ne bisa taimakon malamin lissafinta.

 

“ ƴan ajin mu suna kirana da ‘Turrum’ shi isa na daina zuwa makaranta, saboda bana son sunan,” in ji ta.

Ruwan sama ya hana ɗalibai zuwa makaranta tsawon kwanaki 3 a Jigawa

Yayin da jaridar Daily Trust ta kaiwa yarinyar ziyara a wani kauye da ke Ƙaramar Hukumar Gaya, an jarraba yarinyar da tambayar cewa idon da ta kai shekara 30 a duniya, kwana nawa tayi a duniya kenan, nan take ta amsa da cewa kwana 10,800, sanan aka kara mata da wasu tabbayoyin duka ta ansa su dai dai.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending