News
Haziƙar yarinya ƴar shekara 11 ta samu tallafin karatu daga Bankin Duniya
DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD
Yarinya ƴar asalin jihar Kano mai shekaru 11, Saratu Garba Dan’Azumi, wacce take da baiwar lissafi, ta sami tallafin karatu daga Bankin Duniya, karkashin shirin AGILE.
Yarinyar wacce take aji 4 a firamare, ta dai na zuwa makaranta shekara ɗaya da ta wuce, ta ce ta sami damar iya lissafin ne bisa taimakon malamin lissafinta.
“ ƴan ajin mu suna kirana da ‘Turrum’ shi isa na daina zuwa makaranta, saboda bana son sunan,” in ji ta.
Ruwan sama ya hana ɗalibai zuwa makaranta tsawon kwanaki 3 a Jigawa
Yayin da jaridar Daily Trust ta kaiwa yarinyar ziyara a wani kauye da ke Ƙaramar Hukumar Gaya, an jarraba yarinyar da tambayar cewa idon da ta kai shekara 30 a duniya, kwana nawa tayi a duniya kenan, nan take ta amsa da cewa kwana 10,800, sanan aka kara mata da wasu tabbayoyin duka ta ansa su dai dai.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
