Connect with us

News

Goodluck Jonathan yana sa ido kan yadda zaɓen Kenya ke tafiya

Published

on

Goodluck Jonathan

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Tsohon shugaban kasar Najeriya na Goodluck Ebele Jonathan ya je kasar Kenya domin sa ido kan yadda zaben kasar ke gudana.

 

Advertisement

Mr Jonathan ya je ƙasar ne a karkashin inuwar wata kungiyar lura da zabe da manazartan dauwamammiyar dimokradiyya a Afirka (EISA), a matsayin dan kungiyar, domin gani-da-ido na yadda zabe ke tafiya a wasu mazaɓu a birnin Nairobi da ke Kenya.

Hankalin al’ummar yankin gabashin Afirka ya koma kan zaɓen Kenya

Advertisement

Shugaban ya bayyana manufar ziyarar a shafinsa na Facebook da cewa “yayin da mutanen Kenya suka fito yau domin jefa kuri’a a duk faɗin ƙasar, muna sa ran za a fito da sakamakon zaɓe lafiya da kuma karfafa dimokradiyyar ƙasar Kenya.

 

Advertisement

 

BBC NEWS

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending