Connect with us

News

Hankalin al’ummar yankin gabashin Afirka ya koma kan zaɓen Kenya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Kafofin yaɗa labaran yankin gabashin Afirka sun gabatar da rahotanni na musamman akan zaɓen kasar Kenya, suna jaddada muhimmancin magajin Uhuru Kenyatta a siyasar yankin.

Jaridar Mwananchi mai amfani da harshen Swahili a Tanzaniya, ta buga labari a shafinta na farko dangane da korar jami’an zaɓe guda hudu da hukumar zaɓen kasar ta yi saboda sun haɗu da ƴan takara.

Advertisement

Ana satar ganga 400,000 na ɗanyen fetur a kowace rana a Najeriya-Gwamnatin taraiya

Jiya Litinin ne ta wallafa zanen barƙwanci a shafinta na farko mai taken “Sa’a 24 mai zafi a Kenya” wanda ya nuna ƴan takarar shugaban kasa guda huɗu suna kokawar shiga fadar gwamnati.

Advertisement

Jarida mai suna The Citizen, takwarar jaridar Mwananchi ta buga labari a shafinta na farko mai taken: “Abun da ƴan Kenya za su jefa wa ƙuri’a a zaɓen yau”, ɗauke da banbanci tsakanin manufofin ƴan takarar shugabannin ƙasa William Ruto da Raila Odinga.

Social embed from twitter

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending