News
Fargabar Kai hari jigawa gwamnatin ta umarci a gaggauta rufe makarantu
Daga yasir sani Abdullahi
Gwamnatin jahar jigawa ta umarci a gaggauta rufe dukkan makarantu jahar bayan wani labari data samu
Tuni dai dokar da akace ta fara aiki ga dukkan makarantun na jahar jigawa dan samun kwanciyar hankalin Jama,a
Jaridar premium times Hausa ta rawaito An rufe makarantun a yau Laraba yayin da dalibai ke tsaka da zana jarrabawa.
Rufe makarantun cikin gaggawa ya haifar da fargaba ga mazauna jihar da kuma dalibai.
Mai magana da yawun ma’aikatar ilimi ta jihar, Wasilu Umar ya tabbatar da rufe makarantun sai dai bai yi karin haske ba.
Shima mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, Lawan Adam, ya ce ba rundunar ‘yan sandan bata bada umarnin rufe makarantun ba.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
