News
YANZU-YANZU: Hukumar Tace Fina-finai Ta Jihar Kano Na Neman Safara’u Da Mr 442 Ruwa A Jallo
Daga Kabiru basiru fulatan
A wata tattaunawa da shugaban hukumar tace finafinai na jihar Kano, Isma’il Na’abba Afakallu ya yi da Sarauniya News ya bayyana cewar, yanzu haka neman Safara’u suke yi ruwa a jallo ita da mawaƙi Mr 442.

Ya ƙara da cewa yanzu haka sun arce sun yi
ƙaura daga jihar Kano, domin dokar jihar ba zata ba su damar yin abinda suke so na ɓata tarbiyya ba.
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
