Connect with us

News

Kungiyar Masu Yabon Mazon Allah (SAW) Na Kasa, Sun Baiwa Gwamnan Yobe Lambar Yabo

Published

on

Ƙungiyar masu yabo

 

 

Advertisement

 

Daga Idriss Hussaini Nguru

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Kungiyar masu yabon Manzo Allah (SAW) na kasa, sun baiwa Gwamnan Jihar Yobe, Hon. Mai Mala Buni, lambar yabo kan kokari da hidima da yakewa addinin musulunci.

Mai baiwa Gwamna shawara kan harkokin adini, Ustaz Babagana Malam Kyari, wadda ya mika lambar yabon a madadin Kungiyar, yace Kungiyar tana godiya da kokarin da Gomna yake baiwa adini da fatan wanan girmamawar zai kara wa Gomna hazaka.

Advertisement

 

Idriss Hussaini Nguru

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending