Connect with us

News

Al’ummomi a Neja da ke zaune kusa da madatsun ruwa na cikin mawuyacin hali

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamna Abubakar Sani Bello na Jihar Niger, ya ce al’ummomin da ke zaune kusa da madatsun ruwa da ke samar da hasken lantarki a jihar na cikin mawuyacin hali sakamakon rasa rayuka da kuma gidajensu ta dalilin ayyukan madatsun ruwan.

 

Advertisement

Gwamna Bello ya bayyana hakan ne yayin kaddamar da hedkwatar hukumar madatsun ruwan da kuma motocin da za su yi aiki da su a Minna babban birnin jihar jiya Laraba.

Breaking news EFCC ta kama kakakin majalisar Ogun a filin jirgin saman Legas

Advertisement

Gwamnan ya ce samar wa da hukumar ofishin aiki zai basu damar gudanar da ayyukansu yadda ya kamata.

 

Advertisement

Ya bukaci hukumar da ta kawo wa al’ummomin da suke ci gaba da fuskantar matsalar ambaliya sakamakon ayyukan madatsun ruwan agaji.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending