Connect with us

News

Ƙarin mutum 173 sun kamu da korona a Najeriya

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADINNI

Hukumar da ke yaƙi da cutuka masu yaɗuwa a Najeriya, NCDC, ta ce ƙarin mutum 173 sun kamu da cutar korona tsakanin Alhamis da Juma’a a ƙasar.

Advertisements
Advertisements

Alƙaluman da hukumar ta fitar a yau Asabar sun bayyana cewa Jihar Legas ce kan gaba da sabbin kamuwar 79, sai Kano da ke biye mata da 39, da kuma Rivers mai 27.

Advertisements

Ƴan Sanda sun kama matar da ta shirya aka yi garkuwa da mijinta  

Advertisements
Advertisements

Sauran su ne: Kaduna-14, Delta-4, Filato-4, Abia-3, Kwara-2, Taraba-1.

Ya zuwa yanzu, jimillar mutum 263,867 ne aka tabbatar sun kamu da cutar, sannan ta kashe 3,148 tun bayan ɓullarta a Fabarairun 2020.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending