Connect with us

News

Yan bindiga sun hallaka mutum shida a Benue

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

 

 

 

 

 

Advertisement

 

 

Akalla mutum shida ne suka mutu a wani sabon hari da ‘yan bindiga suka kaddamar a kauyen Umella da ke karamar hukumar Guma ta jihar Benue da ke tsakiyar Najeriya.

Jaridar Daily Trust a Najeriya ta ruwaito cewa maharan sun far wa kauyen ranar Alhamis da misalin karfe uku na rana agogon kasar, dauke da bindigogi da kuma karin wasu makaman.

Nijeriya komai ya lalace a mulkin APC – Makarfi

Jihar Benue dai na daga cikin jihohin arewacin Najeriya wadanda ke fama da tashe-tashen hankula da ke da alaka da ‘yan bindiga.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending