Connect with us

News

DA ƊUMI-ƊUMI: FG ta dakatar da ƙarin harajin kiran waya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Gwamnatin tarayyar ta dakatar da shirin ƙarin harajin kiran waya sadarwa.

Advertisement

 

Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki a Fasahar Zamani, Isa Pantami ne ya sanar da dakatarwar a yau Litinin yayin taron kaddamar da kwamitin shugaban kasa haraji kan hanyoyin sadarwa don bunƙasa ɓangaren tattalin arziki ta hanyar fasahar zamani a Abuja.

Advertisement

 

Ministan ya ce tun tuni fannin sadarwa ya cika da harajai da yawa.

Advertisement

Ƙungiyar tallafa wa ilimin ƴaƴa mata ta yaba wa Ganduje bisa ɗaukar malamai mata 195 aiki

Gwamnatin tarayya ta hannun ofishin kasafin kudi na tarayya a baya ta bayyana cewa za ta fara aiwatar da shirin fitar da kudaden da ta ke bukata a kan harkokin sadarwa da abubuwan sha a shekarar 2023.

Advertisement

 

Sai dai Pantami ya ci gaba da cewa ba ya goyon bayan aiwatar da wannan harajin da zai kara tsadar harkokin sadarwa ga ‘yan Najeriya.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

DAILY NIGERIAN

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending