News
DA ƊUMI-ƊUMI: FG ta dakatar da ƙarin harajin kiran waya
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Gwamnatin tarayyar ta dakatar da shirin ƙarin harajin kiran waya sadarwa.
Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki a Fasahar Zamani, Isa Pantami ne ya sanar da dakatarwar a yau Litinin yayin taron kaddamar da kwamitin shugaban kasa haraji kan hanyoyin sadarwa don bunƙasa ɓangaren tattalin arziki ta hanyar fasahar zamani a Abuja.
Ministan ya ce tun tuni fannin sadarwa ya cika da harajai da yawa.
Ƙungiyar tallafa wa ilimin ƴaƴa mata ta yaba wa Ganduje bisa ɗaukar malamai mata 195 aiki
Gwamnatin tarayya ta hannun ofishin kasafin kudi na tarayya a baya ta bayyana cewa za ta fara aiwatar da shirin fitar da kudaden da ta ke bukata a kan harkokin sadarwa da abubuwan sha a shekarar 2023.
Sai dai Pantami ya ci gaba da cewa ba ya goyon bayan aiwatar da wannan harajin da zai kara tsadar harkokin sadarwa ga ‘yan Najeriya.
DAILY NIGERIAN
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
